Artwork

المحتوى المقدم من France Médias Monde and RFI Hausa. يتم تحميل جميع محتويات البودكاست بما في ذلك الحلقات والرسومات وأوصاف البودكاست وتقديمها مباشرة بواسطة France Médias Monde and RFI Hausa أو شريك منصة البودكاست الخاص بهم. إذا كنت تعتقد أن شخصًا ما يستخدم عملك المحمي بحقوق الطبع والنشر دون إذنك، فيمكنك اتباع العملية الموضحة هنا https://ar.player.fm/legal.
Player FM - تطبيق بودكاست
انتقل إلى وضع عدم الاتصال باستخدام تطبيق Player FM !

Ra'ayoyin masu saurare kan matakin IPOB na shiga tattaunawa da Najeriya

10:21
 
مشاركة
 

Manage episode 424603465 series 1151731
المحتوى المقدم من France Médias Monde and RFI Hausa. يتم تحميل جميع محتويات البودكاست بما في ذلك الحلقات والرسومات وأوصاف البودكاست وتقديمها مباشرة بواسطة France Médias Monde and RFI Hausa أو شريك منصة البودكاست الخاص بهم. إذا كنت تعتقد أن شخصًا ما يستخدم عملك المحمي بحقوق الطبع والنشر دون إذنك، فيمكنك اتباع العملية الموضحة هنا https://ar.player.fm/legal.

Jagoran IPOB da ke fafutukar kafa ƙasar Biafra a Najeriya Nnamdi Kanu, ya ce a shirye yake ya shiga tattaunawa da gwamnati domin kawo ƙarshen kai-da-kawon da ake yi da shi a gaban kotu.

Kanu, wanda mahukuntan ƙasar Kenya suka kama tare da miƙa wa Najeriya shi tun a 2021, yanzu haka yana fuskantar tuhume-tuhume ciki har da na ta’addanci da kuma cin amanar ƙasar.

Shin ko tattaunawa ita ce mafita don warware wannan al’amari?

Ko wataƙila sakin Nnamdi Kanu zai iya taimakawa domin samar da zaman lafiya musamman a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya?

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Ayeeshat Jibrin Ahmed

  continue reading

24 حلقات

Artwork
iconمشاركة
 
Manage episode 424603465 series 1151731
المحتوى المقدم من France Médias Monde and RFI Hausa. يتم تحميل جميع محتويات البودكاست بما في ذلك الحلقات والرسومات وأوصاف البودكاست وتقديمها مباشرة بواسطة France Médias Monde and RFI Hausa أو شريك منصة البودكاست الخاص بهم. إذا كنت تعتقد أن شخصًا ما يستخدم عملك المحمي بحقوق الطبع والنشر دون إذنك، فيمكنك اتباع العملية الموضحة هنا https://ar.player.fm/legal.

Jagoran IPOB da ke fafutukar kafa ƙasar Biafra a Najeriya Nnamdi Kanu, ya ce a shirye yake ya shiga tattaunawa da gwamnati domin kawo ƙarshen kai-da-kawon da ake yi da shi a gaban kotu.

Kanu, wanda mahukuntan ƙasar Kenya suka kama tare da miƙa wa Najeriya shi tun a 2021, yanzu haka yana fuskantar tuhume-tuhume ciki har da na ta’addanci da kuma cin amanar ƙasar.

Shin ko tattaunawa ita ce mafita don warware wannan al’amari?

Ko wataƙila sakin Nnamdi Kanu zai iya taimakawa domin samar da zaman lafiya musamman a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya?

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Ayeeshat Jibrin Ahmed

  continue reading

24 حلقات

Tous les épisodes

×
 
Loading …

مرحبًا بك في مشغل أف ام!

يقوم برنامج مشغل أف أم بمسح الويب للحصول على بودكاست عالية الجودة لتستمتع بها الآن. إنه أفضل تطبيق بودكاست ويعمل على أجهزة اندرويد والأيفون والويب. قم بالتسجيل لمزامنة الاشتراكات عبر الأجهزة.

 

دليل مرجعي سريع